General News

Wasu Yara biyu sun Rasa Rayukansu a wani kududdufi a Mariri

Daga Abdulrashid B Imam Wasu Mutane biyu, Umar Auwalu mai shekaru 15 da Muhammed Nafis, 20, a ranar Juma'a sun Rasa Rayukansu a cikin wani...

Ba za a yi Sallah Idi a Masallatai a Kasar Ghana ba

Hukumomin kasar Ghana sun bayar da sanarwa cewa ba za a yi Sallar Idi ba a fadin kasar baki daya. Cikin wata sanarwar hadin gwiwa...

Yanzu-Yanzu: Tsohuwar Ministar Harkokin Mata, Hajiya Jummai Alhassan ta Rasu

Tsohuwar Ministar Harkokin Mata, Hajiya Jummai Alhassan ta Rasu.  Wata majiya mai tushe ta fadawa Solacebase cewa ta Rasu a ranar Juma’a a wani asibitin...

Buhari Ya Amince Da kafa Kwamitin Bincike a Kan Hadiza Bala Usman

Daga Safiyya Abbas  Shugaba Buhari ya amince da shawarar da Ma’aikatar Sufuri a karkashin Rotimi Amaechi ta bayar na kafa kwamitin bincike da zai binciki...

Rikici ya kunno Kai Cikin Kwankwasiyya, ana Zargin DanGwani da zagon Kasa

Daga Abdulmajid Habib Tukuntawa Tafiyar Kwankwasiyya a Kano na fuskantar mummunar rikicin cikin gida tsakanin mambobinta a cikin Yan  makonnin da suka gabata.  Wannan na zuwa...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img