Hajj

Saudiyya ta bayyana ranar da Maniyata aikin hajjin bana za su fara isa kasar

Hukumomi a kasar saudiyya sun bayyana cewa rukunin farko na Maniyata aikin hajjin bana za su Fara isa kasar a ranar 29 ga wannan...

Babu kamshin gaskiya a zarge-zargen da ake yi min – shugaban NAHCON

    Shugaban Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh, ya ce duk zarge-zargen da ake yi masa, musamman na kin yin aiki da wasu...

A Lura da Amfani da Kayayyakin da Aka Tanadar a Ƙasa Mai Tsarki – Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano

Daraktan Janar na Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano, Alhaji Lamin Rabi’u Danbappa, ya yi kira ga maniyyatan da ke shirin zuwa aikin...

Ba wani maniyaci dan Nigeria da zai rasa Aikin Hajjin bana – Shugaban NAHCON

Daga Isa Ahmad Getso   Shugaban Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya ƙaryata rahoton cewa ya soke yarjejeniyar hidimomin alhazai da wasu...

Da dumi-dumi: NAHCON ta Kayyade Farashin kudin Aikin hajjin 2025

Daga Sidiya Abubakar Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON a karkashin jagorancin shugabanta Farfesa Abdullahi Saleh Usman ta sanar da kudin tafiya aikin hajjin bana, an...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img