Labaran Yau da Kullum

Sarkin Yaƙin Garko, ya ɗauki nauyin dubawa da raba magunguna kyauta ga marasa lafiyar 1400 a Garko

  Sarkin Yaƙin Garko, mai kishin al'umma, kuma ɗan jam'iyyar APC, Ambasada Mustapha Salisu Akarami, ya ƙaddamar da gangamin duba lafiyar al'ummar mazaɓar Garko da...

NAHCON ta yi jigilar Maniyatan Nigeria Sama da 24,000 zuwa Saudiyya a kwanaki 10

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Hukumar Kula da aikin hajji ta Najeriya ta ce ta kwashe maniyyatan Najeriya 24,744 zuwa kasar Saudiyya don gudanar da aikin...

Bayan ajiye aiki, Sojojin Nigeria 24 sun tsunduma tafiyar kwankwasiyya

Tsaffin sojojin Najeriya da suka ajiye aiki su 24 sun mika wuya ga tafiyar kwankwasiyya karkashin jagorancin Madugunta Sanata Rabiu Musa kwankwaso. Tsaffin sojojin sunce...

Shugaban Karamar hukumar Wudil ya tallafawa wasu amare da kayan daki

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Shugaban Karamar hukumar Wudil Abba Muhammad Tukur ya yi alkawarin tallafawa iyaye domin su sami sukunin aurar da 'yayansu musamman mata. "Mun...

A Gaggauce: Gwamnan Kano ya dakatar da hadiminsa

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusif ya dakatar da ɗaya daga cikin hadimansa mai suna Ibrahim Rabiu mai muƙamin SSR saboda bayyana matsayar Kwankwaso...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img