Labaran Yau da Kullum

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar da shirin kai farmaki a Nijeriya bayan umarnin tsohon shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump, bisa...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da hukumomin Amurka, don fahimtar juna game da zargin Trump na yi wa Kiristoci kisan gilla...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce zai ci gaba da harkokin siyasa har zuwa lokacin da zai bar duniya. Malam Shekarau ya...

Barazanar Amuruka: Tinubu ya bukaci yan Nigeria su kwantar da hankulansu

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga ƴan Najeriya su kwantar da hankulansu, yana mai cewa gwamnatinsa na ɗaukar matakan da suka...

Inganta tsaro: Gwamnan Kano ba da kyauatar Motoci da babura ga Rundunar Hadin gwiwa

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yaba wa rundunar sojin Najeriya bisa gaggawar da ta yi wajen dakile hare-haren ’yan bindiga da aka samu...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img