Yanzu-Yanzu: Tsohuwar Ministar Harkokin Mata, Hajiya Jummai Alhassan ta Rasu

Date:

Tsohuwar Ministar Harkokin Mata, Hajiya Jummai Alhassan ta Rasu.


 Wata majiya mai tushe ta fadawa Solacebase cewa ta Rasu a ranar Juma’a a wani asibitin Alkahira, Masar bayan rashin lafiya.


 Aisha Jummai Al-Hassan wacce aka fi sani da “Mama Taraba” tsohuwar Sanata ce, daga yankin Sanatan Arewacin Taraba.


 Ita ce ‘Yar takarar Gwamna a karkashin Jam’iyyar APC a zaben 2015.  Ta tsaya takarar Gwamna karkashin inuwar UDP a zaben 2019.


 An haifi Aisha Jummai Al-Hassan a ranar 16 ga Satumba, 1959 a Jalingo, jihar Taraba

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...

Sarkin Yaƙin Garko, ya ɗauki nauyin dubawa da raba magunguna kyauta ga marasa lafiyar 1400 a Garko

  Sarkin Yaƙin Garko, mai kishin al'umma, kuma ɗan jam'iyyar...

NAHCON ta yi jigilar Maniyatan Nigeria Sama da 24,000 zuwa Saudiyya a kwanaki 10

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Hukumar Kula da aikin hajji ta...