Labaran Siyasa

NUJ@70: Gwamnan Kano ya karbi lambar girmamawa daga yan jarida

Daga Rukayya Abdullahi Maida Ƙungiyar Ƴan Jarida ta Nigeria (NUJ) ta karrama Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, da lambar yabo ta musamman bisa...

Kotu a Kano ta sami wani Tela da laifin takurawa makwabtansa da karar keken dinki

Wata kotu a Kano ta samu wani tela da laifin gurɓata muhalli da karan da kekensa ke yi. Ma'aikatar kula da muhalli ta jihar ce...

“BAMA YI”: Kalma mai alamta tsayuwar alkiyamar raggo ko mutakabirin dansiyasa – Dr. Murtala Iliyasu Ayagi

  Daga Dr. Murtala Iliyasu Ayagi malamin a Kwalejin Koyar da Ilimin Addinin Musulunci da Shari’a, Aminu Kano, Kano murtalailiyasuayagi@gmail.com Pho:09132883392. Akwai wani lokaci a rayuwar kowane ɗan...

2027: Tinubu ya bayyana lokacin da zai ambata sunan wanda zai yi masa mataimaki

I'mFadar Shugaban Kasa ta ce shugaba Bola Tinubu zai zabi wanda zai yi masa takarar mataimaki a zaben 2027 a hukumance ne kawai bayan...

Ciyaman din Wudil ya kaddamar da aikin gina magudanan ruwa a wasu garuruwa a yankin

Daga Maryam Adamu Mustapha   Shugaban karamar hukumar Wudil, Hon. Abba Muhammad Tukur, ya kaddamar da aikin gina magudanan ruwa, da gina kwalbati don magance faruwar...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img