Ba za a yi Sallah Idi a Masallatai a Kasar Ghana ba

Date:

Hukumomin kasar Ghana sun bayar da sanarwa cewa ba za a yi Sallar Idi ba a fadin kasar baki daya.

Cikin wata sanarwar hadin gwiwa da gwamnatin kasar tare da hadin gwiwar shugaban limaman kasar suka fitar sun ce ana tunawa kowa cewa annobar korona har yanzu ba ta bar cikin al’umma ba, don haka dokokin da aka sanya saboda annobar haryanzu suna nan.

Sanarwar ta shaida wa duka limaman kasar cewa a gabatar da Sallah Idi a masallatan Juma’ar kasar maimakon zuwa masallatan da aka tanada domin gabatar da Sallar Idin.

Yayin Sallar sharudan da aka sanya a baya dole a bisu yanzu:

Dole ne kowane masallaci ya sanya takunkumin fuska.

Wajibi ne a samar da dokiti da ruwan wanke hannu da kuma sinadarin sanitaiza.

Kuma ko wane masallaci ya je masallaci da daddumarsa ko tabarmarsa.

Dole a rika ba da tazara da kuma samar da sinadarin duba yanayin zafin jikin duka 

67 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kwamitin PTA na Kano ya dauki matakan hana ragewa dalibai hanya bayan taso su daga makaranta

DAGA ABDULHAMID ISAH Shugaban Kwamitin Iyayen yara da Malamai na...

Fada daba: Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa Ga Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf – Daga Zainab Nasir Ahmad

Daga Zainab Nasir Ahmad Mai Girma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Abba...

RATTAWU ta Kano ta taya Abbas Ibrahim Murnar sabon mukamin da NUJ ta ba shi

Kungiyar ma'aikatan Radio da Talabijin ta kasa reshen jihar...

NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Daga Aliyu Abdullahi Danbala   Kungiyar yan Jarida ta Nigeria ta...