Yanzu-Yanzu: Mayakan Boko Haram Sun Kai Hari jihar Bauchi

Date:

Mayakan Boko Haram daga jihar Yobe mai makwabtaka da jihar Bauchi sun kutsa cikin kananan hukumomi hudu na jihar Bauchi, inda suka lalata wasu wurare a ƙanana Hukumomin.

Sakataren gwamnatin jihar Bauchi (SSG), Alhaji Sabiu Baba, ya bayyana hakan a wani taron manema labarai a ranar Litinin.

Ya lissafa Zaki, Gamawa, Darazo da Dambam daga cikin kananan hukumomin da abin ya shafa.

Cikakkun bayanai Nan tafe…

105 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...