Yanzu-Yanzu: Mayakan Boko Haram Sun Kai Hari jihar Bauchi

Date:

Mayakan Boko Haram daga jihar Yobe mai makwabtaka da jihar Bauchi sun kutsa cikin kananan hukumomi hudu na jihar Bauchi, inda suka lalata wasu wurare a ƙanana Hukumomin.

Sakataren gwamnatin jihar Bauchi (SSG), Alhaji Sabiu Baba, ya bayyana hakan a wani taron manema labarai a ranar Litinin.

Ya lissafa Zaki, Gamawa, Darazo da Dambam daga cikin kananan hukumomin da abin ya shafa.

Cikakkun bayanai Nan tafe…

105 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da nuna tallan maganin Gargajiya a Fina-finai da yawo a tituna

A wani mataki na tabbatar da bin ka'idoji tare...

Da dumi-dumi: NNPP ta nemi afuwar Tinubu kan kalaman suka da ake zargin Kwankwaso ya yi masa

  Jam’iyyar NNPP ta nemi afuwar Shugaban kasa Bola Tinubu...

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...