Da dumi-dumi: Abba Gida-gida ya bayyana ranar da zai rantsar da sabbin kwamishinoni

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Gwamnan jihar kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa zai jagoranci rantsar da sabbin kwamishinoni a ranar litinin 26 ga watan Yuni na shekara ta 2023.

 

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da ofishin Sakataren gwamnatin jihar kano Dr. Abdullahi Baffa Bichi a yammacin wannan rana.

Hajjin bana: An Sami masu tabin hankali a Mahajjatan Najeriya, yayin da mutane 6 suka rasu a Saudiyya

Sanarwar tace za’a rantsar da sabbin kwamishinonin ne a dakin taro na Africa House dake gidan gwamnati da misalin karfe 11 na safe.

Wata Kotu a Kano ta hana Abba Gida-gida rushe wasu gine-gine a jihar

Idan za’a iya tunawa a makon da ya gabata ne majalisar dokokin jihar kano ta tantance tare da Amincewa da mutane 17 cikin 19 da gwamnan ya aike mata da sunayen su domin tantancewa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...