Abba Gida-gida zai sake gina Alamar cikar Kano shekaru 50 da ya rushe a Na’ibawa

Date:

 

Gwamnatin jihar Kano ta jaddada aniyarta na sake Gina sabon shataletale da ta rushe a hanyar shiga gidan gwamnati, zuwa hanyar kan titin gadar Sama dake Na’ibawa.

Bayanin Hakan ya fito ne daga gwamnan jihar Kano Engr.Abba Kabir Yusuf a yayin da ya ziyarci wurin da za’a sake ginin wanda suke tare da wadda ta yi zanan taswirar shataletalen kaltume Gana a Saban gurin da za a gudanar da wannan aiki.

” Sabon wurin da za’a sake gini dake nuna cikar Kano shekaru 50 ya ce sai yafi dacewa da wajen, kuma masana sun duba wajen sun tabbatar da cewa baza a sami wata matsala ba idan Akai gini a sabon wurin.

Tallah

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito gwamnatin jihar kano ta rushe shatale-talen dake Kofar gidan gwamnatin kano saboda dalilin tsaro da wasu dalilai da ta bayyana.

Hadiza Gabon ta Magantu kan batun kin auren Mutumin da ya kaita kara Kotu

A jawabinta wadda ta yi zanan taswirar ta ce hakika wajen ginin shataletalen ya dace zai Kuma kawatar da zarar an kammala aikin shi .

Ta Kuma godewa gwamnan jihar Kano bisa wannan dama da aka bata ta amfani da zanan taswirar da ta yi da jimawa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce...