Yanzu-yanzu: Gwamnan Kano ya sanya hannu a sabuwar dokar karin masarautu

Date:

Daga Rahama Umar sagagi

 

Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu a sabuwar dokar da ta samar da karin masarautu masu daraja ta biyu a jihar.

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa a yau talata majalisar dokokin jihar kano ta amince da kudirin dokar da ta samar da karin masarautun masu daraja ta biyu.

Talla

Gwamnan ya sanya hannun ne a yammacin yau talata a gidan gwamnatin jihar kano.

Da dumi-dumi: Majalisar dokokin jihar kano ta kirkiri sabbin masarautu

Gwamnan ya sanya hannu kan kudirin bayan majalisar dokokin jihar ta amince da shi ya zama doka .

Sabbin Masarautun masu daraja ta biyu sun hadar da: Rano, Karaye da Gaya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Majalisar Dokokin Kano ta yi Doka kan masu tufar da yawu da majina a titi

Majalisar Dokokin jihar Kano ta amince da dokar cin...

Sanata Barau zai baiwa dalibai 1,000 tallafin karatu a Kano ta tsakiya da ta Kudu

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau...

Kamfanin Gerawa ya ba da tallafin Kwamfutoci 100 ga al’ummar Gezawa

Daga Abdulmajid Habib Tukuntawa   Kamfanin shinkafa na Gerawa Rice Mills...

Gwamnan Kano ya baiwa maja-baƙin Sheikh Karibullah da wasu malamai muƙami

    Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince...