Yanzu-yanzu: Gwamnan Kano ya sanya hannu a sabuwar dokar karin masarautu

Date:

Daga Rahama Umar sagagi

 

Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu a sabuwar dokar da ta samar da karin masarautu masu daraja ta biyu a jihar.

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa a yau talata majalisar dokokin jihar kano ta amince da kudirin dokar da ta samar da karin masarautun masu daraja ta biyu.

Talla

Gwamnan ya sanya hannun ne a yammacin yau talata a gidan gwamnatin jihar kano.

Da dumi-dumi: Majalisar dokokin jihar kano ta kirkiri sabbin masarautu

Gwamnan ya sanya hannu kan kudirin bayan majalisar dokokin jihar ta amince da shi ya zama doka .

Sabbin Masarautun masu daraja ta biyu sun hadar da: Rano, Karaye da Gaya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abin mamaki: Barawo ya sace Motar dake cikin ayarin motocin gidan gwamnatin Kano

Wani barawon mota ya kutsa cikin gidan gwamnatin jihar...

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...