DA dumi-dumi: Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Kano ta gayyaci Ganduje kan bidiyon Dala

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Hukumar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC) ta gayyaci tsohon Gwamnan kano Abdullahi Umar Ganduje domin amsa tambayoyi kan faifan bidiyon dala.

 

A shekarar 2017, jaridar Daily Nigerian da ke wallafa labarin ta a yanar gizo, ta fitar da wasu faifan bidiyo na Ganduje da ake zargin yana karbar cin hanci daga hannun ‘yan kwangila.

Talla

A cikin faifan bidiyon, ana iya ganin shi yana sanya dalolin a cikin ajjihun farar babanrigarsa”.

Yadda Jam’iyyar APC ta Gabatar da Shaidu 5 Cikin 300 ga Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Gwamnan Kano

Ko da yake tun a wancan lokaci, tsohon gwamnan ya musanta zargin, yana mai cewa faifan bidiyon an kirrarsa kawai akai .

Abubawa 5 da aka cimma a zaman majalisar zartarwar Kano, bayan rantsar da Abba Gida-gida

Amma da yake jawabi a ranar Laraba a wajen wani taron kwana daya na jama’a kan ‘Yaki da cin hanci da rashawa a Kano’, Barr. Muhuyi Magaji Rimingado, ya ce an tabbatar da sahihancin bidiyon.

Daily trust ta rawaito da yake karin haske a wani taro a ranar Alhamis, Rimingado ya ce an gayyaci Ganduje domin zuwa don ya amsa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...