Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf zai nada karin kwamishinoni guda uku

Date:

Daga Sani Idris Maiwaya

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bukaci majalisar dokokin Kano da ta amince masa ya nada karin kwamishinoni guda uku a kunshin majalisar zartaswa ta jiha.

Abubawa 5 da aka cimma a zaman majalisar zartarwar Kano, bayan rantsar da Abba Gida-gida

Idab za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito a kwanakin baya gwamna Abba Kabir Yusuf ya turawa majalisar Sunayen mutune 19 domin tantancewa su, kuma sun tantance tare da amincewa da su, kuma tuni ya rantsar da su .

Talla

Wannan bukata na cikin takardar da gwamnan ya aikewa majalisar dokokin Kano a zaman ta na Alhamis din nan karkashin Kakakinta Jibril Isma’il Falgore.

Mutane uku da majalisar zata tantance don nada su a matsayin kwamishinoni sun hadar da Ibrahim Jibril (Fagge) da Ibrahim Ali Namadi (Dala) da Amina Abdullahi Sani (Nasarawa).

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Buhari: Majalisar Nigeria ta dakatar da duk aiyukanta

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Majalisar dokokin Nigeria ta dage zamanta...

Gwamnati ta baiwa ma’aikata hutu saboda rasuwar Muhammad Buhari

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Katsina karkashin gwamna Umar...

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...