DA dumi-dumi: Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Kano ta gayyaci Ganduje kan bidiyon Dala

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Hukumar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC) ta gayyaci tsohon Gwamnan kano Abdullahi Umar Ganduje domin amsa tambayoyi kan faifan bidiyon dala.

 

A shekarar 2017, jaridar Daily Nigerian da ke wallafa labarin ta a yanar gizo, ta fitar da wasu faifan bidiyo na Ganduje da ake zargin yana karbar cin hanci daga hannun ‘yan kwangila.

Talla

A cikin faifan bidiyon, ana iya ganin shi yana sanya dalolin a cikin ajjihun farar babanrigarsa”.

Yadda Jam’iyyar APC ta Gabatar da Shaidu 5 Cikin 300 ga Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Gwamnan Kano

Ko da yake tun a wancan lokaci, tsohon gwamnan ya musanta zargin, yana mai cewa faifan bidiyon an kirrarsa kawai akai .

Abubawa 5 da aka cimma a zaman majalisar zartarwar Kano, bayan rantsar da Abba Gida-gida

Amma da yake jawabi a ranar Laraba a wajen wani taron kwana daya na jama’a kan ‘Yaki da cin hanci da rashawa a Kano’, Barr. Muhuyi Magaji Rimingado, ya ce an tabbatar da sahihancin bidiyon.

Daily trust ta rawaito da yake karin haske a wani taro a ranar Alhamis, Rimingado ya ce an gayyaci Ganduje domin zuwa don ya amsa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...

Tinubu ka fadawa yan Nigeria Inda ka tsaya har kwana 5 bayan taron BRICS – ADC

    Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC ta soki Shugaban...

Da dumi-dumi: Yadda akai Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello

Rahotannin sun tabbatar da cewa jami'an tsaro a Nigeria...