Kungiyar kumbotso sabuwa ta dakatar da Wasu Shugabannin ta

Date:

Daga Zara Jamil Isa

Shugaban Kwamitin Dattawa na Kungiyar kumbotso sabuwa Tanka Alheri ne Hon. Mustapha Lawan Dulo (Teacher) ya bayyana Cewa sun dakatar da Wasu Shugabannin Kungiyar Sakamakon Wasu zarge-zarge da ake yi musu.

Hon. Mustapha Lawan Dulo ya bayyana dakatarwar ne yayin da yake ganawa da Wakilin Kadaura24.

Shugaban Kwamitin Dattawan yace dakatar da su akai ba koraba, Saboda a cewar hakan hakan ce zata basu damar Gudanar da binchike Kan zargin da ake yi musu.

Waɗanda ake dakatar sun hada da :

1 Shugaban Kungiyar Ado rodi Dan Maliki

2 Sakataren Kungiyar Kabiru Muhd dakoni

3. Shugabar Mata (Woman leader) Fatima Dauda Dan bare.

Mun Fara Baiwa matasa 100 alawus din Naira 20,000 don ingantaKumbotso.

Mustapha Lawan ya Kuma ba da tabbacin dukkanin Waɗanda aka dakatar din za a basu damar bayyana a gaban Kwamitin bincike domin su Kare kansu, ya Kuma bukaci mataimakansu da su maye gurabansu kafin a kammala bincike.

Shugaban Kwamitin Dattawan na Kungiyar kumbotso sabuwa Tanka Alheri ne ya bada tabbacin zasu yi adalci ga Waɗanda ake Zargi, Inda yace Matukar ba a same su day Laifi ba za a mayar da su Kan kujeransu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...