Kotun daukaka kara ta yanke hukunci kan zaben kananan hukumomin Kano

Date:

Kotun ɗaukaka kara dake Abuja, ta rushe hukuncin babbar kotun tarayya ta Kano kan zaben kananan Hukumomi.

Tun da farko jam’iyyar APC da wasu mutane ne suka shigar da karar inda suka nemi a dakatar da zaɓen saboda zargin cewa shugaban hukumar zaben ɗan jam’iyyar NNPP.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Da yake karanta hukunci, mai sharia Oyewumi ya ce tun da farko babbar kotun tarayya bata da hurumin sauraron ƙara kan batun, bare har ta yi hukunci.

 

Saboda haka kotun ta amince da bukatar waɗanda suka daukaka kara wato bangaren gwamnatin Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...