Kotu ta ba da umarnin kamo jarumi Sadiq Sani Sadiq

Date:

Daga Jamilu Bala

Kotun shari’ar Musulunci da ke Hotoro Masallacin Juma’a ta bayar da umarnin da a kamo mata Jarumin wasan Hausan Sadiq Sani Sadiq.

Wani mai shirya fina-finai Aliyu Muhammad Hannas, ne ya shigar dakarar a gaban kotun kan cewar ya baiwa jarumin kudi domin yayi masa aikin film, amma yaki zuwa don yin aikin, Inda yace hakan ya ja masa asara mai yawa.

Jarumi Sadiq Sani Sadiq

Alkalin Kotun Maishari’a Sagiru Adamu, yace Sadiq ya bijirewa Umarnin Kotu duk da sammacin da aka bashi, tare da like masa sammacin a jikinm gidansa amma yaki halartar zaman kotun.

 

Zuwa yanzu dai kotun ta baiwa Dan sandan Kotun umarnin kamoshi, duk inda yake zuwa gaban kotun.

Express Radio ta rawaito Kotun tace da zarar an kamo Jarumin wasan hausan Sadiq Sani Sadiq, za a cigaba da zaman sauraren shari’ar.

2 COMMENTS

  1. Its like you learn my thoughts! You appear to understand a lot about
    this, such as you wrote the guide in it or something.

    I think that you just could do with some p.c. to pressure the
    message home a little bit, but instead of that, that is great blog.
    An excellent read. I’ll definitely be back.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...