Adam A Zango ya sake Aurar Jarumar Kannywood

Date:

Fitaccen jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa, Kannywood, Adam A. Zango ya agwance da jaruma Maimuna Musa Safara’u a cikin fim din Kwana 90 kuma Salamatu Garwashi.

Jaruman fina-finan kannywood irin su Kamal S Alkali da falalu A Dorayi Abdul Gaya Fauziyya D Sulaiman da Abdul Amart ne suka tabbatar da Daura Auren jaruman.

FB IMG 1753738820016
Talla

Ta yi fina-finai kamar Kwana Casa’in, Garwashi da sauransu.

Kwankwaso ya yi tsokaci game da zaben cike gurbi da akai a Kano

An dai boye Lamarin Auren na su domin ba Wanda ya taba Jin labarin soyayyar ta su a kafafen sada zumunta sai kawai labarin daurin Auren aka ji a yau Asabar .

A baya-bayan nan ma fitacciyar jaruma a masana’antar, Rahama Sadau, ita ma ta yi aure, lamarin da ya bai wa mutane da dama mamaki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...