Kungiyar Kwadago ta yi Watsi da Batun Karin Kudin Man Fetur

Date:

Kungiyar Kwadago ta kasa NLC, ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta yin watsi da shirin kara farashin man fetur a Nigeria.
 Shugaban Kungiyar, Kwamared Ayuba Wabba ne ya yi wannan kiran a cikin wata sanarwa da ya raba wa manema labarai a Abuja.
 A cewarsa, Manajan Darakta na Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPC), Malam Mele Kyari, ya sanar da cewa man fetur zai iya tsada har N340 daga watan Fabrairun 2022.
 Solacebase ta rahoto cewa Wabba ya bayyana Matakin da Gwamnatin tarayya ta dauka na cewa gwamnati zata Rika baiwab ‘yan Najeriya miliyan 40 Naira 5,000 a matsayin abin da zai magance illar karuwar farashin man fetur.
 Ya ce jimillar kudaden da suka ce zasu Rika baiwa Yan Kasa ya zarce kudaden da gwamnati ta ce tana kashewa a halin yanzu kan tallafin man fetur.
 Shugaban NLC ya ce duk wani yunkuri na kwatanta farashin man fetur a Najeriya da sauran kasashen duniya zai Zama kuskure ne domin Kamar ka kwatanta tuffa da mangwaro ne

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Yusuf ya taya Dangambo murnar zama shugaban kungiyar mawallafa labarai ta internet na Kano

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Hajjin bana: Za mu yi duk abun da ya dace don kyautata walwalar alhazan Jihar Kebbi – Amirul Hajji

Daga Ibrahim Sidi Muhammad Jega.   Shugaban kwamitin aikin hajin bana...

Bayan dawo da Gwadabe Anti daba, Yansanda sun kama yan daba 33 a Kano

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar Yansanda ta Kasa reshen jihar...

Sabon Rikici ya Barke a Jam’iyyar NNPP ta Karamar Hukumar Dawakin Tofa

Rikici ya barke a cikin jam’iyyar NNPP ta karamar...