Matsalar tsaro: Buhari ya na ganawa da Shugabanin Hukumomin tsaron Kasar nan

Date:

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari na jagorantar taron majalisar koli kan harakokin tsaro a fadarsa a Abuja inda ake sa ran za a sanar da shi halin da ake ciki game da tsaro a ƙasar.

Taron ya ƙunshi mataimakinsa Yemi Osinbajo da shugaban ma’aikatan fadarsa Chief Farfesa Ibrahim Gambari da mai ba shi shawara kan sha’anin tsaro Manjo General Babagana Monguno da kuma babban hafsan sojin Najeriya Janar Leo Irabor.

BBC Hausa ta rawaito a wajen taron ne Shugaban ya ƙara wa babban dogarinsa Laftanar Kanal YM Dodo girma zuwa matsayin Kanal.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...