General News

Zaftare albashi zai sa ma’aikata cikin kunci – Kungiyar Kwadago

Kungiyar kwadago ta Najeriya ta gargadi gwamnatin tarayya da ta dakatar da yunkurin da take yi na rage albashin ma'aikata, tana mai cewa irin...

Yanzu-Yanzu: An Sako Dalibai 27 na Makarantar Gandun Daji ta kaduna

Daliban nan 27 da aka sace daga Kwalejin Koyon Gandun Daji ta Tarayya, Afaka, jihar Kaduna, an sake su.  Daya daga cikin mutanen da suka...

Ku Rika girmama Sojoji dai-dai gwargwado, su Kuma su Rika hakuri da ku – Baffa Babba ya fadawa Yan Karota

Daga Abdulrashid B Imam  Rundunar Sojoji a kano sun tabbatarwa da kano da hukumar kula da ababen hawa (KAROTA) cikakken hadin kai a yayin da...

Bazan dawo Nigeria ba sai an bani tabbacin Kare lafiya ta – Jaafar Jafaar

Ɗan jaridan da ya fitar da jerin bidiyon da ke zargin Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje da karɓar cin hanci ya ce ya bar Nijeriya ne...

Kowanne lokaci daga yanzu Yan kwangilar Hanyar Gwarzo zuwa Dayi zasu dawo aiki – Sanata Barau Jibril

Daga Abubakar Sadeeq Sanatan Kano ta Arewa Sanata Barau I Jibril yace kowanne lokaci daga yanzu Yan kwangilar da suke aikin hanyar data tashi...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img