Da dumi-dumi: Ganduje ya yi murabus daga shugaban jam’iyyar APC na kasa

Date:

Daga Abdullahi Shu

Shugaban jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus a matsayin shugaban jam’iyyar APC na kasa.

Rahotanni sun bayyana cewa Ganduje ya sauka daga kujerar shugabancin jam’iyyar ne sakamakon wasu dalilai na rashin lafiya, kamar yadda ya rubuta a Wasika ajiye aiki.

InShot 20250309 102512486
Talla

Mista Ganduje, wanda tsohon gwamnan jihar Kano ne, ya bayyana dalilan kiwon lafiyarsa a kan matakin da ya dauka, inda ya bayyana cewa yana bukatar ya mai da hankali kan lafiyarsa.

Karin bayani zai zo nan gaba

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ku ba da gudunmawa kano ta zauna Lafiya – Waiya ya shawarci yan jaridun yanar gizo

Gwamnatin jihar Kano ta bukaci kafafen yada labarai na...

KAROTA ta tabbatar da aniyarta na inganta matsayin jami’anta

Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano...

Sarkin Sanusi ya amince da nadin sabon mai unguwar Hotoro GRA

  Mai martaba Sarkin Kano na 16, Malam Muhammadu Sanusi...