Da dumi-dumi: Ganduje ya yi murabus daga shugaban jam’iyyar APC na kasa

Date:

Daga Abdullahi Shu

Shugaban jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus a matsayin shugaban jam’iyyar APC na kasa.

Rahotanni sun bayyana cewa Ganduje ya sauka daga kujerar shugabancin jam’iyyar ne sakamakon wasu dalilai na rashin lafiya, kamar yadda ya rubuta a Wasika ajiye aiki.

InShot 20250309 102512486
Talla

Mista Ganduje, wanda tsohon gwamnan jihar Kano ne, ya bayyana dalilan kiwon lafiyarsa a kan matakin da ya dauka, inda ya bayyana cewa yana bukatar ya mai da hankali kan lafiyarsa.

Karin bayani zai zo nan gaba

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Tinubu ya Iso Kano domin ta’aziyyar Dantata

Shugaban Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya iso jihar Kano...

ALGON ta Kano Sa’adatu Soja ta sami sabon matsayi a kungiyar ALGON ta Ƙasa

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo. Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma ALGON...

Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar...

Tinubu ya sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa Sunan Muhd Buhari

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa...