Da dumi-dumi: tsagin Ganduje sun yi nasara kan tsagin Shekarau a kotun daukaka kara

Date:

Daga Sayyadi Abubakar Sadeeq
Kotun daukaka kara ta Abuja ta yi watsi da hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke na soke taron mazabun da kananan hukumomin jihar Kano.
 Kotun daukaka kara ta ce karamar kotun ba ta da hurumin sauraron karar da tsagin su Sanata Malam Ibrahim Shekarau suka gabatar mata.
 Har ila yau, ta ce shari’ar ba ta kafin zabe ba ce, al’amari ne na cikin gidan jam’iyyar APC, don haka shugabannin jam’iyyar APC ne su zasu warware matsalar.
 Ƙarin abin da za a bi:

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...

Al’ummar Kano ku baiwa AA Zaura hadin Kai domin ya kawo karshen fadan Daba – Baba Yawale

Daga Halima Umar Dogo   Babban Hadimin AA Zaura Alhaji Baba...

Gwamnatin Kano ta magantu kan Hukuncin kotu na zaben kananan hukumomi

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Kano ta bayyana farin...