Da dumi-dumi: tsagin Ganduje sun yi nasara kan tsagin Shekarau a kotun daukaka kara

Date:

Daga Sayyadi Abubakar Sadeeq
Kotun daukaka kara ta Abuja ta yi watsi da hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke na soke taron mazabun da kananan hukumomin jihar Kano.
 Kotun daukaka kara ta ce karamar kotun ba ta da hurumin sauraron karar da tsagin su Sanata Malam Ibrahim Shekarau suka gabatar mata.
 Har ila yau, ta ce shari’ar ba ta kafin zabe ba ce, al’amari ne na cikin gidan jam’iyyar APC, don haka shugabannin jam’iyyar APC ne su zasu warware matsalar.
 Ƙarin abin da za a bi:

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da nuna tallan maganin Gargajiya a Fina-finai da yawo a tituna

A wani mataki na tabbatar da bin ka'idoji tare...

Da dumi-dumi: NNPP ta nemi afuwar Tinubu kan kalaman suka da ake zargin Kwankwaso ya yi masa

  Jam’iyyar NNPP ta nemi afuwar Shugaban kasa Bola Tinubu...

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...