Da dumi-dumi: Nijeriya ta gayyaci jakadan Libya kan batun Super Eagles

Date:

 

 

Ma’aikatar Harkokin Wajen Nijeriya ta gayyaci jakadan kasar Libya a Nijeriya biyo bayan cin zarafin tawagar Super Eagles a Libya bayan an karkatar da jirginsu ba zato ba tsammani.

Leadership ta rawaito cewa ministan Harkokin Waje na Nijeriya, Yusuf Tuggar, ya tabbatarwa da manema labarai na fadar gwamnati cewa, a yanzu haka ana kokarin dawo da tawagar kwallon kafa ta kasa Najeriya.

Adadin yaran da ke fama da yunwa ya karu a Arewacin Nigeria – Bincike

Tuggar ya bayyana cewa hukumomin Najeriya suna tuntubar tawagar Super Eagles kai tsaye, sannan jami’an ofishin jakadancin Nijeriya da ke Libya sun tura jami’ai don su taimaka wa ‘yan wasan da jami’an da suka makale.

Talla

Ya kara da cewa ana daukar lamarin da matukar mahimmanci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hakikanin halin da gwamnan Katsina yake ciki, bayan wani hatsari

  Rahotanni daga Katsina na cewa gwamnan jihar Katsina Dikko...

Zargin almundahana: ICPC ku fita daga harkokin Siyasar Kano – Kungiyar Ma’aikatan KANSIEC

Daga Hafsat Abdullahi Darmanawa   Kungiyar ma'akatan wucin gadi da suka...

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...