Hakikanin halin da gwamnan Katsina yake ciki, bayan wani hatsari

Date:

 

Rahotanni daga Katsina na cewa gwamnan jihar Katsina Dikko Umar Radda na cikin koshin lafiya bayan da tawagar motocinsa ta yi hatsari a kan hanyar Daura zuwa Katsina.

Wani jami’in gwamnatin Katsina da ya bukaci a sakaya sunansa ya tabbatar wa da DCL Hausa faruwar hatsarin.

InShot 20250309 102512486
Talla

Ya ce wata mota ce ta gogi ayarin motocin gwamnan, lamarin da ya haddasa hatsarin.

Sai dai ya ce gwamnan jihar na cikin koshin lafiya, amma akwai wani jami’in gwamnan da ake tunanin ya ji raunin da ba mai tsanani ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...