Da dumi-dumi: Nijeriya ta gayyaci jakadan Libya kan batun Super Eagles

Date:

 

 

Ma’aikatar Harkokin Wajen Nijeriya ta gayyaci jakadan kasar Libya a Nijeriya biyo bayan cin zarafin tawagar Super Eagles a Libya bayan an karkatar da jirginsu ba zato ba tsammani.

Leadership ta rawaito cewa ministan Harkokin Waje na Nijeriya, Yusuf Tuggar, ya tabbatarwa da manema labarai na fadar gwamnati cewa, a yanzu haka ana kokarin dawo da tawagar kwallon kafa ta kasa Najeriya.

Adadin yaran da ke fama da yunwa ya karu a Arewacin Nigeria – Bincike

Tuggar ya bayyana cewa hukumomin Najeriya suna tuntubar tawagar Super Eagles kai tsaye, sannan jami’an ofishin jakadancin Nijeriya da ke Libya sun tura jami’ai don su taimaka wa ‘yan wasan da jami’an da suka makale.

Talla

Ya kara da cewa ana daukar lamarin da matukar mahimmanci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce...