Cin hancin da ake Yanzu Bai Kai Wanda akai lokacin mulkina ba – IBB ya fadawa Buhari

Date:

Daga Munnira Sani sheshe

Tsohon Shugaban Kasar Nan Zamanin Soji Ibrahim Badamasi Babaginda yace ya fi Shugaba Muhammadu Buhari yaki da cin hanci da rashawa.

Tsohon shugaban kasar ya fadi haka ne a wata hira da aka yi dashi a Gidan Talabijin na ARISE TV a ranar Juma’ar nan.

Ya ce mutanen da ke karkashin sa waliyyai ne idan aka kwatanta da wadanda ke kan mulki a yanzu.

IBB ya ce a Lokacinsa ya tuhumi Wani tsohon gwamnan mulkin soja kan karkatar da dubban daruruwan mutane wadanda suka karkatar da biliyoyin kudi suna, Amma Yanzu Masu cin hanci tafiya cikin walwala ba tare da Wata tuhuma ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...