Cin hancin da ake Yanzu Bai Kai Wanda akai lokacin mulkina ba – IBB ya fadawa Buhari

Date:

Daga Munnira Sani sheshe

Tsohon Shugaban Kasar Nan Zamanin Soji Ibrahim Badamasi Babaginda yace ya fi Shugaba Muhammadu Buhari yaki da cin hanci da rashawa.

Tsohon shugaban kasar ya fadi haka ne a wata hira da aka yi dashi a Gidan Talabijin na ARISE TV a ranar Juma’ar nan.

Ya ce mutanen da ke karkashin sa waliyyai ne idan aka kwatanta da wadanda ke kan mulki a yanzu.

IBB ya ce a Lokacinsa ya tuhumi Wani tsohon gwamnan mulkin soja kan karkatar da dubban daruruwan mutane wadanda suka karkatar da biliyoyin kudi suna, Amma Yanzu Masu cin hanci tafiya cikin walwala ba tare da Wata tuhuma ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...