Cin hancin da ake Yanzu Bai Kai Wanda akai lokacin mulkina ba – IBB ya fadawa Buhari

Date:

Daga Munnira Sani sheshe

Tsohon Shugaban Kasar Nan Zamanin Soji Ibrahim Badamasi Babaginda yace ya fi Shugaba Muhammadu Buhari yaki da cin hanci da rashawa.

Tsohon shugaban kasar ya fadi haka ne a wata hira da aka yi dashi a Gidan Talabijin na ARISE TV a ranar Juma’ar nan.

Ya ce mutanen da ke karkashin sa waliyyai ne idan aka kwatanta da wadanda ke kan mulki a yanzu.

IBB ya ce a Lokacinsa ya tuhumi Wani tsohon gwamnan mulkin soja kan karkatar da dubban daruruwan mutane wadanda suka karkatar da biliyoyin kudi suna, Amma Yanzu Masu cin hanci tafiya cikin walwala ba tare da Wata tuhuma ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da nuna tallan maganin Gargajiya a Fina-finai da yawo a tituna

A wani mataki na tabbatar da bin ka'idoji tare...

Da dumi-dumi: NNPP ta nemi afuwar Tinubu kan kalaman suka da ake zargin Kwankwaso ya yi masa

  Jam’iyyar NNPP ta nemi afuwar Shugaban kasa Bola Tinubu...

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...