Yanzu-Yanzu: Shugaba Tinubu Ya Zama Shugaban ECOWAS

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

 

Shugaban kasar Nigeria Bola Ahmed Tinubu ya zama sabon shugaban kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka wato ECOWAS.

 

“Za mu dauki demokradiyya da mahimmanci, Dimokuradiyya tana da matukar wahala amma ita ce mafi kyawun tsarin gwamnati,” in ji Tinubu .

Talla

Tinubu ya gaji Umaro Embalo na Guinea Bissau a matsayin shugaban kungiyar ta ECOWAS.

Hukumar DSS ta bayyana dalilin da yasa ta gayyaci Abdul’aziz Yari

An sanar da nasar Tinubu ne a taro kungiyar karo na 63 na shugabannin gwamnatocin kasashen ECOWAS.

Taron na kungiyar ECOWAS karo na 63 shi ne taro na farko da shugaban kasa Tinubu ya halarta a nahiyar Afirka tun bayan hawansa mulki a ranar 29 ga Mayu, 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...