Yanzu-Yanzu: Shugaba Tinubu Ya Zama Shugaban ECOWAS

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

 

Shugaban kasar Nigeria Bola Ahmed Tinubu ya zama sabon shugaban kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka wato ECOWAS.

 

“Za mu dauki demokradiyya da mahimmanci, Dimokuradiyya tana da matukar wahala amma ita ce mafi kyawun tsarin gwamnati,” in ji Tinubu .

Talla

Tinubu ya gaji Umaro Embalo na Guinea Bissau a matsayin shugaban kungiyar ta ECOWAS.

Hukumar DSS ta bayyana dalilin da yasa ta gayyaci Abdul’aziz Yari

An sanar da nasar Tinubu ne a taro kungiyar karo na 63 na shugabannin gwamnatocin kasashen ECOWAS.

Taron na kungiyar ECOWAS karo na 63 shi ne taro na farko da shugaban kasa Tinubu ya halarta a nahiyar Afirka tun bayan hawansa mulki a ranar 29 ga Mayu, 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...