Hukumar DSS ta bayyana dalilin da yasa ta gayyaci Abdul’aziz Yari

Date:

 

Hukumar ‘yan sandan farin kaya ta Najeriya wato DSS ta tabbatar da gayyatar tsohon Gwamnan Zamfara Abdulaziz Yari zuwa ofishinta.

Sai dai hukumar ba ta faɗi dalilin da ya sa ta gayyace shi ba, tana mai musanta “jita-jitar” da ake yaɗawa cewa an tsare shi ne saboda ya ƙi amsa wayar Shugaban Ƙasa Bola Tinubu.

Nada Haj. Amina HOD a matsayin kwamishina zai sake fito da kimar K/h Nasarawa – Matawallen Gwagwarwa

A ranar Asabar ne wasu rahotanni da aka wallafa a shafukan intanet suka ce DSS ta kama tsohon gwamnan ne saboda ya ƙi sauraron shugaban ƙasar game da zaɓen shugaban Majalisar Dattawa da aka yi a watan da ya gabata.

Talla

BBC Hausa ta rawaito DSS ta bayyana labarin a matsayin “na ƙarya” kuma “abin dariya”.

“Abu ne maras amfani ko kuma na dariya….Wannan shi ake kira shashanci a rahoto. Yari ya san dalilin da ya sa aka gayyace shi,” a cewar sanarwar da DSS ta wallafa a shafinta na Twitter.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...