Babu kamshin gaskiya a zarge-zargen da ake yi min – shugaban NAHCON

Date:

 

 

Shugaban Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh, ya ce duk zarge-zargen da ake yi masa, musamman na kin yin aiki da wasu ma’aikata a hukumar, ba gaskiya ba ne.

Farfesa Saleh ya musanta zarge-zargen da wasu ke yi masa, inda ya ce wasu rashin fahimtar ayyukan shugabannin hukumar da ma na hukumar ne ya janyo hakan.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Ya kara da cewa ikirari na ajiye ƴan kwamitin da ba na zartarwa ba na hukumar ba shi da tushe balle makama.

InShot 20250309 102403344

A cewar sa, wadanda ba sa cikin kwamitin zartaswa ba su da wata takamaimiyar rawar da zai su taka a dokance.

Daily Nigerian

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...