Saudiyya ta bayyana ranar da Maniyata aikin hajjin bana za su fara isa kasar

Date:

Hukumomi a kasar saudiyya sun bayyana cewa rukunin farko na Maniyata aikin hajjin bana za su Fara isa kasar a ranar 29 ga wannan wata na Afirilu 2025 domin fara ibadar aikin hajji.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Kadaura24 ta rawaito Ana fara ibadar aikin hajji ne a ranar 8 ga watan zulhijja na kowacce shekara.

Babu kamshin gaskiya a zarge-zargen da ake yi min – shugaban NAHCON

Shafin Haramai Sharifain ne ya bayyana hakan a sashin shafinsu na Facebook.

InShot 20250309 102403344

Sanarwar ta ce ana umartar duk wadanda suke gudanar da Umara a kasar da su tabbatar sun kammala sun fice daga kasar kafin ranar 29 ga watan Afirilun 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...