Sanusi Bature ya yabawa Sarki Sanusi II bisa inganta aiyukan yan jaridun fadarsa

Date:

Daga Sani Idris maiwaya

 

An bayyana Samar da ingantacen labarai a matsayin wata hanya daka iya Samar da cigaba a cikin al’umma

Mai Magana da yawun Gwamnatin jihar Kano Sunusi bature Dawakin Tofa shi ne ya bayyana hakan yayin da ziyaci ofishin yan Jaridu na Fadar Sarkin Kano na 16.

InShot 20250115 195118875
Talla

Sunusi bature Dawakin Tofa ya yabawa Mai Martaba Khalifa Muhammadu Sunusi bisa yadda ya inganta ofishin yan jaridun da ke masarautar Kano tare da Samar da kayan aiki na zamani.

Ta tabbata: NNPC ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Shi ma a nasa Jawabin Shugaban kungiyar Yan Jaridun na Fadar Sarkin Kano Saddam Nasir Na’ando ya godewa mai magana da yawun gwamnan Kanon bisa wannan Ziyarar daya Kawo

Haka Kuma Saddam Nasir ya baiwa Mai Magana da yawun Gwamnan tabbacin Futar da Sahihan Labarai dan Amfanar Al’umma.

20250228 181700

A karshe Shugaban kungiyar Yan Jaridun na Fadar Sarkin Kano ya yabawa gwamnati Kano Kan hadin kan data ke baiwa masarautar Kano a kowani kokaci

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

2027: Atiku Abubakar ya bayyana matsayarsa game da kasancewarsa a PDP

  Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya musanta rahotannin...

Cikakken Bayani Kan Yan Bindigar da Yansanda Su Ka Kama a Kano

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar yansanda ta kasa reshen jihar...

Gidauniyar Sheikh Dr. Muhajihid Aminudden ta rabawa magidanta 600 kayan abinchi a Kano

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Gidauniyar Dr. Muhajihid Aminudden ta rabawa...

Gwamna Abba Gida-gida Ya Kaddamar Da Gyaran Hanyoyi 17 A Babban Birnin Kano

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ƙaddamar da...