Kwamitin Majalisar Wakilai ya gabatar da shawarar kara Jihohi 31 a Nigeria

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

Kwamitin majalisar wakilan Nigeria mai kula da gyaran kundin tsarin mulkin kasar ya gabatar da wasu karin Jihohi 31 a yayin zamansa na wannan rana ta alhamis.

Idan har ta tabbata zai zama an sami Jihohi 67 a Nigeria.

Sabbin Jihohin da ake son karawa su ne Okun, Okura da Confluence states daga jihar Kogi; Benue Ala da Apa daga jihar Benue; FCT state; Amana state daga jihar Adamawa; Katagum daga Bauchi, sai Savannah state daga Borno da kuma jihar Muri daga jihar Taraba.

InShot 20250115 195118875
Talla

Sauran su ne New Kaduna da Gujarat daga jihar Kaduna; Sai Tiga da Ari daga jihar Kano, Kainji daga Kebbi; Etiti da Orashi karin kan Jihohi da ake da su a kudu maso gabas, sai Adada daga Enugu, Orlu da Aba daga shiyyar kudu maso gabas .

Iftila’i: Almajirai 17 sun kone kurmus 15, sun jikkata sanadiyya wata gobara

Ragowar su ne Ogoja daga Cross River, Warri daga Delta, Ori da Obolo daga jihar Rivers; sai Torumbe daga Ondo; Ibadan daga Oyo, sai kuma Lagoon daga Lagos, Ogun, Ijebu daga jihar Ogun da kuma Oke Ogun/Ijesha daga Jihohin Oyo/Ogun/Osun .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...