Kwamitin Majalisar Wakilai ya gabatar da shawarar kara Jihohi 31 a Nigeria

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

Kwamitin majalisar wakilan Nigeria mai kula da gyaran kundin tsarin mulkin kasar ya gabatar da wasu karin Jihohi 31 a yayin zamansa na wannan rana ta alhamis.

Idan har ta tabbata zai zama an sami Jihohi 67 a Nigeria.

Sabbin Jihohin da ake son karawa su ne Okun, Okura da Confluence states daga jihar Kogi; Benue Ala da Apa daga jihar Benue; FCT state; Amana state daga jihar Adamawa; Katagum daga Bauchi, sai Savannah state daga Borno da kuma jihar Muri daga jihar Taraba.

InShot 20250115 195118875
Talla

Sauran su ne New Kaduna da Gujarat daga jihar Kaduna; Sai Tiga da Ari daga jihar Kano, Kainji daga Kebbi; Etiti da Orashi karin kan Jihohi da ake da su a kudu maso gabas, sai Adada daga Enugu, Orlu da Aba daga shiyyar kudu maso gabas .

Iftila’i: Almajirai 17 sun kone kurmus 15, sun jikkata sanadiyya wata gobara

Ragowar su ne Ogoja daga Cross River, Warri daga Delta, Ori da Obolo daga jihar Rivers; sai Torumbe daga Ondo; Ibadan daga Oyo, sai kuma Lagoon daga Lagos, Ogun, Ijebu daga jihar Ogun da kuma Oke Ogun/Ijesha daga Jihohin Oyo/Ogun/Osun .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An sanya dokar hana fita a Jigawa

An sanya dokar hana fita a Jihar Jigawa tare...

Gwamnan Kano ya bayyana abun da gwamnatin za ta yi a filin Idi

  Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sanar...

Ba zaben 2027 ne a gaba na ba – Tinubu

    Fadar shugaban Najeriya ta bayyana cewa shugaba Bola Tinubu...

Rikicin Masarauta: Gwamnatin Kano ta Bayyana Matsayarta Kan Hukuncin Kotu

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Kwamishinan Shari’a na Jihar Kano kuma...