Dangote ya kara farashin man fetur a Nigeria

Date:

Matatar mai ta Dangote ta sanar da karin kudin man fetur ga manyan dillalan dake sayen mai a matatar.

Litar man fetur za ta haura naira 955 bayan da Dangote ya kara kudin litar fetur dinsa

Jaridar Punch ta ruwaito cewa wannan karin farashi ya shafi yan kasuwa da ke sayen litoci sama da miliyan 5 daga matatar ta Dangote wadanda za a rika sayar musu a kan naira 950 kan kowace lita.

InShot 20250115 195118875
Talla

Su kuwa wadanda suke sayen kasa da lita miliyan 5 za a sayar musu da litar fetur din kan naira 955, abin da ke nufin farashin litar fetur din za ta haura 955 idan dillalan man fetur din suka sanya ribarsu.

Dalilin da yasa Jaruma Maryam Labarina ta ke shan yabo

A jiya alhamis minista man fetur na Nigeria Heineken Lokpobiri, ya bayyana cewa yadda farashin danyan mai yake a kasuwar duniya shi zai ba da hasken yadda za a sayar da tataccen man .

Ya ce tuni gwamnatin tarayya ta cire hannunta wajen kayyade farashin man fetur din a kasar, sai dai kasuwa ta yi wannan man farashi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...