Dangote ya kara farashin man fetur a Nigeria

Date:

Matatar mai ta Dangote ta sanar da karin kudin man fetur ga manyan dillalan dake sayen mai a matatar.

Litar man fetur za ta haura naira 955 bayan da Dangote ya kara kudin litar fetur dinsa

Jaridar Punch ta ruwaito cewa wannan karin farashi ya shafi yan kasuwa da ke sayen litoci sama da miliyan 5 daga matatar ta Dangote wadanda za a rika sayar musu a kan naira 950 kan kowace lita.

InShot 20250115 195118875
Talla

Su kuwa wadanda suke sayen kasa da lita miliyan 5 za a sayar musu da litar fetur din kan naira 955, abin da ke nufin farashin litar fetur din za ta haura 955 idan dillalan man fetur din suka sanya ribarsu.

Dalilin da yasa Jaruma Maryam Labarina ta ke shan yabo

A jiya alhamis minista man fetur na Nigeria Heineken Lokpobiri, ya bayyana cewa yadda farashin danyan mai yake a kasuwar duniya shi zai ba da hasken yadda za a sayar da tataccen man .

Ya ce tuni gwamnatin tarayya ta cire hannunta wajen kayyade farashin man fetur din a kasar, sai dai kasuwa ta yi wannan man farashi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce...