NAWOJ ta taya al’ummar jihar Kano Murnar zagayowar watan haihuwar Annabi S A W

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Shugabar kungiyar yan jaridu mata NAWOJ a reshen jihar Kwamared Bahijja Malam Kabara ta bukaci al’ummar musulmin kasar nan da su yi koyi da kyawawan dabi’un manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama .

Kwamared Bahijja Kabara ta bayyana haka ne a cikin wata sanarwa da sakatariyar kungiyar Maryam Muhammad Yakasai ta sanyawa hannu kuma ta turowa Kadaura24.

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta baiwa Sarki Aminu sabon Umarni

Ta yi kira ga matan da su rubanya kokarinsu ta hanyar bin koyarwar Annabi S A W wajen biyayya ga mazajensu da kuma kyautata alaka da makwabta.

Rashin kyawun hanya: Al’ummar Dan Dinshe na bukatar agajin gwamnan Kano

Kwamaret Bahijja ta kuma yi kira ga mata da su koya wa ‘ya’yansu tarihin Annabi Muhd ​​tare da yin koyi da halayensa domin kyautata rayuwar al’umma.

Hakazalika Kwamared Bahijja Kabara ya yi kira ga masu hannu da shuni da su taimaka wa marasa galihu kamar yadda aka koya daga koyarwar Annabi Muhd. S.A.W

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...