Rashin kyawun hanya: Al’ummar Dan Dinshe na bukatar agajin gwamnan Kano

Date:

Daga Sani Idris Maiwaya

 

Al’ummar karamar hukumar Ungoggo sun bukacin gwamnan jihar kano Abba kabir Yusuf daya tallafawa al’ummar unguwar titin dan dishe makarantar boko tudun Fulani bisa halin da yankin ke ciki a halin yanzu

Wani mazaunin yankin Auwal Lawan ne ya bayyana hakan a zantawar sa da kadaura24 .

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta baiwa Sarki Aminu sabon Umarni

Yana mai cewar tabbas yana yin da yanikin ke ciki babbbar barazana ce ga mazauna yankin.

Abubunwan da ya kamata ku sani game da farashi da fitar da man fetur din Ɗangote

Auwal lawan ya kuma ce yankin na da al’umma da dama da suke rayuwa amma rashin kyawun hanyar yasa mazauna yankin na fadawa cikin mawuyacin hali .

A Dan haka ya bukaci gwamana Abba kabir yusuf data tallafa musu kamar yadda yayi Alkawari yayin yakin neman zaben shekara ta 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Tinubu ya Iso Kano domin ta’aziyyar Dantata

Shugaban Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya iso jihar Kano...

ALGON ta Kano Sa’adatu Soja ta sami sabon matsayi a kungiyar ALGON ta Ƙasa

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo. Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma ALGON...

Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar...

Tinubu ya sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa Sunan Muhd Buhari

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa...