Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta baiwa Sarki Aminu sabon Umarni

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Wata babbar kotun jihar Kano karkashin jagorancin mai shari’a Dije Abdu Aboki, ta bayar da umarnin wucin gadi na hana Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero gyaran karamar fadar Nasarawa.

kotun ta bayar da umarnin kar a sauya ko jirkita fasalin gidan har sai ta saurari karar da kuma yanke hukunci.

Sojojin Nijeriya sun sake hallaka kasurgumin dan fashin daji a Katsina

kazalika kotun ta bayarda umarnin sadar da sarki Aminu da umarnin nata, tare da sanya ranar 2 ga Oktoba don sauraron karar da Matawallen Kano, Alhaji Ibrahim Ahmed ya shigar.

Da dumi-dumi: Gwamnatin Kano ta sake chanza ranar komawa makarantun firamari da sakandire

Idan za’a iya tunawa Sarkin na 15 ya bayyana aniyarsa ta sake gyara gidan sarki na Nasarawa, Inda har aka fitar da taswirar yadda gidan zai kasance idan an kammala gyaran.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...

Dalilin Kwankwaso na kin shiga Hadakar ADC

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...