Kungiyar ASUU ta yiwa gwamnatin Kano barazanar shiga yajin aiki a Jami’ar Maitama Sule

Date:

Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, reshen Jami’ar Yusuf Maitama, reshen Kano, ta koka kan rikicin da ke shirin kunno kai, idan har gwamnatin jihar kano ta gaza magance bukatunta.

Kungiyar ta yi zargin cewa gwamnatin jihar ta shafe watanni tana yin watsi da bukatunsu.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwar hadin gwiwa da shugaban reshen da kuma sakataren kungiyar Mansur Sa’ id da Yusuf Gwarzo suka sanya wa hannu a yau Alhamis a Kano.

Hajjin bana: Yadda Hukumomin Saudiyya suka tarbi rukunin farko na maniyatan bana

Ya ce bukatunsu guda uku ne wadanda suka hada da inganta yanayin aiki ga mambobinsu.

Hasashen yanayin da zai kasance yau Alhamis a birnin Kano da wasu jihohin Nigeria

Sauran kuma sun haɗar da bunƙasawa da kuma hanzarta samar da ci gaban jami’ar ta hanyar bayar da kuɗaɗen aiki mai ɗorewa, ƙarfafawa da kare ikon cin gashin kai na jami’a da ƴancin ilimi.

Kungiyar ta ce ba ta so ta baiyana yanayin a fili ba amma kokarin da gwamnatin jihar ke yi na ganin ta biya musu bukatunsu ya ci tura.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...