Abba Gida-gida ya bayyana ma’aikatu ga sabbin kwamishinoni

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf a ranar litinin din nan ya jagoranci rantsar da sabbin kwamishinoni 17 tare da bayyana ma’aikatun da zasu Jagoranta.

 

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa majalisar dokokin jihar kano ta tantance tare da Amincewa da nadin nasu.

Na fara daukar matakai don warware yarjejeniyar jinginar da filin jirgin sama na Kano – Kawu Sumaila

har yanzu dai Akwai mutane 2 da majalisar bata tantance ba, sakamakon tafiya da sukai aikin hajji zuwa kasa mai tsarki.

Tallah

Ga sunayen kwamishinonin da aka nada da Kuma ma’aikatun da aka tura su :

1. Comr. Aminu Abdulsalam Gwarzo, Local Government,

2. Haruna Umar Doguwa, Education ,

3. Hon. Ali Haruna Makoda Water Resources ,

4. Dr. Abubakar Labaran Yusuf Health ,

5. Engr. Marwan Ahmad Works and Housing ,

6. Barr. Haruna Dederi Commissioner for Justice and Attorney General,

7. Dr. Yusuf Kofar Mata , Higher Education ,

8. Hon. Nasiru Sule Garo Environment and Engr. Muhammad Diggol Transportation.

9. Dr. Danjuma Mahmoud ,Agriculture ,

10. Musa Sulaiman Shanono Budget and Planning ,

11. Abbas Sani Abbas , Commerce

12. Aisha Lawan Saji Ministry of Women, Children and Disabled

13. Ladidi Ibrahim Abba Tourism and Culture ,

14. Sheikh Tijjani Auwal Religious Affairs

15. Baba Halilu Dantiye, Information ,

16. Tajo Usman Ungogo Science and Technology ,

17. Hamza Safiyanu Rural and Community Development and Adamu Aliyu Kibiya Land and Physical Planning

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...