Gwamnatin Kano ta yi Allah wadai da masu zuba shara a kan titi

Date:

Daga Kamal Umar Kurna

Shugaban kwamitin karta kwana na kwashe sharar jihar Kano Ambassador Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya bayyana takaicin sa bisa yadda wasu marasa kishin cigaban Kano suke cigaba da jibge shara a titunan birnin jihar nan musamman wuraren da kwamitin sa ya kwashe sharar a kwanakin baya.

 

Dan zago ya bayyana hakan ne lokacin da kwamitinsa yake gudanar da aikin kwashe sharar da sake jibge a jikin asibitin Murtala daidai dakin masu haihuwa.

Tallah

Yace abin takaicin shine yadda wajen da ake zubar da sharar yake da alaka ta Kai tsaye da babban dakin haihuwa na asibitin.

Na fara daukar matakai don warware yarjejeniyar jinginar da filin jirgin sama na Kano – Kawu Sumaila

Wasu daga cikin matan dake kwance domin haihuwa a asibitin sun bayyana irin halin kuncin da suke fuskanta sanadiyar zuba sharar.

Unguwannin da kwamitin ya ziyarta domin tsaftace su daga tarin sharar a yau sun Hadar Alfindiki, Kasuwar kantin kwari, asibitin Murtala Maternity, Gidan Shattima da sauransu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...