Abba Gida-gida ya bayyana ma’aikatu ga sabbin kwamishinoni

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf a ranar litinin din nan ya jagoranci rantsar da sabbin kwamishinoni 17 tare da bayyana ma’aikatun da zasu Jagoranta.

 

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa majalisar dokokin jihar kano ta tantance tare da Amincewa da nadin nasu.

Na fara daukar matakai don warware yarjejeniyar jinginar da filin jirgin sama na Kano – Kawu Sumaila

har yanzu dai Akwai mutane 2 da majalisar bata tantance ba, sakamakon tafiya da sukai aikin hajji zuwa kasa mai tsarki.

Tallah

Ga sunayen kwamishinonin da aka nada da Kuma ma’aikatun da aka tura su :

1. Comr. Aminu Abdulsalam Gwarzo, Local Government,

2. Haruna Umar Doguwa, Education ,

3. Hon. Ali Haruna Makoda Water Resources ,

4. Dr. Abubakar Labaran Yusuf Health ,

5. Engr. Marwan Ahmad Works and Housing ,

6. Barr. Haruna Dederi Commissioner for Justice and Attorney General,

7. Dr. Yusuf Kofar Mata , Higher Education ,

8. Hon. Nasiru Sule Garo Environment and Engr. Muhammad Diggol Transportation.

9. Dr. Danjuma Mahmoud ,Agriculture ,

10. Musa Sulaiman Shanono Budget and Planning ,

11. Abbas Sani Abbas , Commerce

12. Aisha Lawan Saji Ministry of Women, Children and Disabled

13. Ladidi Ibrahim Abba Tourism and Culture ,

14. Sheikh Tijjani Auwal Religious Affairs

15. Baba Halilu Dantiye, Information ,

16. Tajo Usman Ungogo Science and Technology ,

17. Hamza Safiyanu Rural and Community Development and Adamu Aliyu Kibiya Land and Physical Planning

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan...

Shugaba Tinubu ya sake nada Buba Marwa a matsayin shugaban NDLEA

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake tabbatar da nadin...

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa Ya Koma Jam’iyyar APC a Hukumance

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar...