Da dumi-dumi: Gwamnan Kano ya nadawa mataimakinsa Sakataren yada labarai da wasu hadimai

Date:

Daga Kamal Yahaya Zakaria

 

Gwamnan jihar kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Ibrahim Garba Shu’aibu a matsayin babban Sakataren yada labaran mataimakin gwamna Kwamarat Aminu Abdulssam.

 

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa kadaura24.

Kadan ya rage da na nada Aminu Ado a matsayin Sarkin Kano – Kwankwaso

Ibrahim Shu’aibu yayi digirinsa a jami’ar Bayero dake Kano, Kuma kafin nadin na shi shi ne wakilin jaridar Thisday a kano Kuma shi ne shugaban kungiyar wakilan kafafen yada labarai dake aiki a Kano.

 

Sauran wadanda aka nada sun haɗar da

2. Lawan Adamu Miko, Senior Special Assistant, Protocol

Da dumi-dumi: Abba Gida-gida ya yi sabbin nade-naden mukamai

3. Abubakar Tijjani Kura, Senior Special Assistant, Administration

4. Muhammad Garba Gwarzo, Senior Special Assistant, Political Matters

5. Abubakar Salisu Mijinyawa, Special Assistant, Domestic

6. Usman Nura Getso, Personal Assistant, Administration

7. Hamza Ahmad Telan Mata, Personal Assistant, Photography

Sanarwar ta ce dukkanin nade-naden sun fara aiki ne nan take

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...