Bayan rantsar da Majalisa ta goma a jihar Kebbi ta zabi sabon shugaba

Date:

Daga Umar Sani Kofar Na’isa

 

An rantsar da sababbin Yan majalisar dokoki ta goma a jihar Kebbi, wanda aka gudanar a chamber majalisar dokoki ta Jihar yau alhamis 8/6/2023.

 

Bayan rantsar da majalisar ta goma ‘yan majalisun sun zabi Hon. Muhammad Usman, daga yankin Zuru a matsayin shugaban majalisar dokokin Jihar ta goma.

Sannan kuma sun zabi Hon. Samaila Muhammad daga yankin Bagudo ta Gabas a matsayin mataimaki.

Da dumi-dumi: Bola Tinubu ya Magantu kan rushe gine-gine da gwamnatin Abba Gida-gida ke yi a Kano

Bikin Rantsuwar ya samu halartar manyan baki da wurare daban daban a ciki da wajen jihar.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...