Bayan rantsar da Majalisa ta goma a jihar Kebbi ta zabi sabon shugaba

Date:

Daga Umar Sani Kofar Na’isa

 

An rantsar da sababbin Yan majalisar dokoki ta goma a jihar Kebbi, wanda aka gudanar a chamber majalisar dokoki ta Jihar yau alhamis 8/6/2023.

 

Bayan rantsar da majalisar ta goma ‘yan majalisun sun zabi Hon. Muhammad Usman, daga yankin Zuru a matsayin shugaban majalisar dokokin Jihar ta goma.

Sannan kuma sun zabi Hon. Samaila Muhammad daga yankin Bagudo ta Gabas a matsayin mataimaki.

Da dumi-dumi: Bola Tinubu ya Magantu kan rushe gine-gine da gwamnatin Abba Gida-gida ke yi a Kano

Bikin Rantsuwar ya samu halartar manyan baki da wurare daban daban a ciki da wajen jihar.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...